Hausa novels

AKWAI IRINSU Hausa Romantic Novels Complete Document by Fauziyya Tasi’u Umar

ADVERTISEMENT

 

BOOK DESCRIPTION
  • OUM HAIRAN:
  • AKWAI IRINSU.
  • Amotional sexual romance and bad destiny story
  • Free page 1
  • Oum Hairan
  • Uploader:- Mrs littafan yaki

Janye jikinta tayi daga nasa ta mike cikin mugun yanayin damuwar da dake kasancewa a ciki duk ranar da ta bawa wani namiji kanta ta ɗauki dankwalin doguwar rigarta ta daura a ƙugunta ta nufi bathroom ta tsugunna tare da sakin kukan da taketa ƙoƙarin haɗiyewa kifa kanta tayi zaman dirshan taci gaba da kukanta Saida tayi me isarta sannan ta miƙe ta tsarkake jikinta ta koma ɗakin ta ɗauki kayanta ta fara sanyawa a jikinta cikin mugun sanyin jiki tare da jan zuciya alamun taci kuka ta gode Allah.

Matashin saurayin dake kwance lulluɓe da duvet iya ƙirjinsa da fuskarsa ne kawai a waje shine ya tashi zaune ya sake saita injin idanunsa kan yarinyar karo na uku kenan da yace mata “Meye sunanki?” Tana ɗaure dogon gashinta kamar bazatayi magana ba yaji tace “KARUWA!…” da sauri cikin mugun mamaki yace “Karuwa?” Da sigar tambaya yayi maganar ta jinjina kai tana ɗaukar jakar hannunta tace “Yeah My name’s KARUWA Ni karuwa ce!….”

Tana shirin fita yayi saurin miƙewa yace “Kinga meye ya saki kuka kuma ki bari banson kukan mace fah yana dagamin hankali dare yayi ki bari gobe muje na canza kuɗina zuwa Naira na sallameki”

  • Hannu tasa ta ɓanɓare hannunsa tace “Kayi sadaka da kuɗin Bana buƙatarsu sannan ba’a dare a gida komai nisan sa zai wayemin a gida”
  • Sakin baki yayi yana me binta da kallo “wannan wacce irin yarinya ce kuma?” Bai samu damar tambayar ta ba tayi ficewarta daga ɗakin ya leƙa da sauri ta window bai hangeta ba dama yasan bazai hangeta ɗin ba hakan ta sanyashi komawa ya kwanta zuciyarsa fal tunanin irin yarinyar da Nasir ya nemo masa bata buƙatar kuɗi to me take buƙata ita kuwa a rayuwarta da ya sanyata shigowa bariki?
  • Bashi da amsa hakan ta sanyashi kwanciya kawai yana saƙawa da warwarewa ya jima kafin bacci ya ɗaukeshi ko cikin baccin da mafarkin wannan yarinyar me abin mamaki ya farka da asubahi yayi Sallah yana lumshe idanu ita yake gani da irin yanayin da suka kasance jiya.

Ajiyar zuciya yayi daidai lokacin da wayarsa ta fara ring ya tashi jikinsa babu ƙarfi ya isa ya ɗauka Nasir ya gani yayi saurin daukar Bluetooth yasa a kunnensa yace “Nasir wacce irin yarinya ka kawomin jiya?” Iska Nasir ya furzar yace “Me class mana kamar yanda ka buƙata” “Saurara Nasir tasani a compus wannan yarinyar fa mun gama tana kuka nace haƙƙinta tace bata buƙata nace dare karta fita tace ba’a dade a gida sannan nace sunanta taki faɗamin tana cemin karuwa ce ita wai wannan wacce irin mace ce da batason kuɗi kuma bata gudun nasabta kanta da laifinta?”

Numfashi ya sauke sosai yace “Kana hotel ɗin ne?” Jinjina kai yayi yace “Yanzu nake shirin tafiya gida saidai koma menene inason sanin wani abu game da yarinyar nan”

Kashe wayar yayi ya tashi ya fara gyara jikinsa Saida ya shirya tsaf ya fito yana kada key na motarsa ya nufi gidansa zuciyarsa duk ta dau ɗumi da gaske yakeson bayani game da karuwa to ita me takeso ba kuɗi ba?

Bai lura da tarin ma’aikatan da suketa kai gaisuwa gareshi ba ya shige ciki ya zube a kujera Saddam Cook ɗinsa ya kawo masa abin karyawa domin yasan tsarin ogan nasu baya wasa da abinci.

Tunda ya haɗa tea ɗin yake juya cokalin a cikinsa ya kasa kai ko kurɓa ɗaya bakinsa yaji an turo ƙofar an shigo ya ɗago idanunsa da suka kaɗa sukayi jawur ya zuba su kan Nasir wanda ke nufoshi ya nuna masa set ya zauna ya sharce gumi duk da sanyin A.C ɗin dake gauraye da parlourn baisa gumin tsayawa ba muryarsa a shaƙe yace “Ka samomin information game da ita?” Cup ɗin tea na gabansa ya ɗauke yace “Ban samo komai game da ita ba Captain Y to kai wai meye zakayi da information na karuwa kodai zaƙi tayi maka kakeso daɗi?” Kallon da yaga yanayi masa ne yasa shi basarwa yana cewa “Ka share kamar yanda kake mantawa Yusuf itama kamar kowacce karuwa haka take riga ce idan kasa ka cire kasa wata” girgiza kai yayi yana mikewa yace “Notting Nasir ba kamar su take ba Ita ɗin daban ce ina ka samomin ita ya akayi kai kasanta?”

Shafa kansa yayi ya fahimci da gaske abokin nasa yakeyi dole ya cire wasa yace “Tare na taɓa ganinsu da Yarinya ta Zainab saidai tun ranar ban ƙara ganinta ba sai jiya bayan kacemin zaka shigo Lagos kana cikin buƙata na nema maka inda zaka huta so na yaba da ajinta da sosai shiyasa nayiwa Zeezee maganar ka, gsky yarinyar ba kowanne young gara ne take saurara ba yanzu abinda zaifi ka bari zanje gidan Zeezee zamu samo bayani game da ita…”

“Ina buƙatar sanin sunanta” “Bansani ba Yusuf saidai in naje zanji can” mikewa yayi ya zari key yayi gaba yana cewa “ok inason zuwa da kaina inajin kamar bazakayimin aikin nan ba” da wannan ya figi mota suka fice daga unguwar.

Wata matsakaiciyar unguwa ta talakawa suka nufa asalin unguwar yawanci mata ne karuwai sukafi zama a cikinta suna shiga yan good evening suka fara yi musu tayi ba gunsu sukazo ba sukaci gaba da kurɗawa har suka isa wani guri sukayi Park Nasir ya fito yace “Ina zuwa” bai jira cewar sa ba ya nufi ƙofar wani shago yana fito da waya ya danna number aka ɗaga yace “Zeezee ina kofar shagonki” fitowa tayi ta rungumeshi ta baya tace “Ai naga zuwanka kuma dama nasan zakuzo neman Maryam ko?” Da sauri yace “Ya akayi kikasan gunta mukazo?” Murmushi tayi tana jan hannunsa tace “Abune da yake faruwa dama duk wanda ya kuskura ya shiga komarta to sai ya kamu tabbas dama tun farko naji tausayin wannan miskilin abokin naka meye yanzu yake tafe daku?”

Isa sukayi wajen Da Yusif yake tsaye Nasir ya dafashi yace “Muje ciki ko?” Girgiza kai yayi yace “Ance kece kikasan komai game da ita da farko inason sunanta da bayananta sannan inason sanin gidansu”

  • Farrr tayi da idanu irin na gogaggun karuwai tace “Sunanta Maryam” da sauri yace “Wow! Nice name inajinki” cikin yanayi na bada attention tace “Sunanta kenan Maryam Muna ce mata ƴar gado domin tace mana ita karuwanci ba don kuɗi takeyinsa ba sannan bansan komai game da ita ba kawai dai nasan tana zauna a Victoria Island Kuma komai dare a gidanta take kwana”
  • “Gidanta ko gidansu?” Murmushi Zeezee tayi tace “kamar yanda dai kaji ɗin gidanta ne Maryam tun farkon sanina da ita milloniar ce domin ni taimako ne ya fara haɗani da ita hasali ma Ni duk ranar da ta kawo min ziyara ko nakai mata to a watan nan ma bazanyi talauci ba”
  • Kan Yusif ya ƙara kullewa yace “Zaki iya rakani gidanta ko kibani address?” Zan iya baka Yallaɓai amma bazan iya kaika gidan Maryam ba domin cikin sharruɗanta gareni harda kiyaye kai mata kowa gidanta da kuma sanar da kowa wacece ita”

Cikakken address ta bashi harda complement card nata sukayi sallama yayi mata kyautar bam mamaki suka shiga motar suka tafi kai tsaye Victoria Island suka nufa Nasir ya dubeshi yace “Ya haka Captain?” Rage speed ɗinsa yayi yana ci gaba da kallon titi yace “Lallai zuciyata ta matsamin da son jin wani abu game da Maryam Nasir tunda nake bariki bantaɓa haɗuwa da karuwa mai tsayawa a rai da abin mamaki irin Maryam ba meye yasa take karuwanci duk da kasancewarta attajira kuma ƴar kasuwa?”

Shiru yayi masa sukaci gaba da bin kwatancen suna isa get na gidan wata mota na fitowa a gidan suka bi motar da kallo suka ƙarasa Nasir ya fito ya matsa inda yaga megadi yana kokawar kulle get ɗin suka gaisa ya tambaye shi me gidan get man ɗin yace “Ita ce kukayi clear da ita zata bar kasar Hajiya bata zama shekaran jiya ta dawo daga India yau kuma ta tafi France” godiya Nasir yayi ya juya ya isa motar Captain yana dubansa yace “Babu lucky a tafiyar nan wannan babyn international karuwa ce yanzu haka ta ɗauki hanyar France.

Cije lips Yusif yayi tare da dukan sitiyari yace “Oh God ka tambayeshi ina take sauka a France…?” Kallon Bakada hankali Nasir yayi masa yace “Kai yanzu in ance kabita sai ka bita?” Jinjina kai yayi ya buɗe motar ya fice ya nufi megadin da kansa bai samu wani gamsashen bayani daga gurinsa ba kamar yanda yayi tunani ya juya jikinsa babu wani ƙwari ya nufi motar yaja suka tafi baiso hakan ba shikam yanason sake ganin yarinyar ko da wani abu da zai iya tsinta cikin rayuwarta baitaba ganin karuwar data birgeshi kamar Maryam ba”

Birki ya taka da sauri sukayi baya dakyar ya iya riƙe kan motar Nasir ya haushi da masifa ya ɗagansa hannu yace “Banason ƙarin damuwa Nasir zaka iya fitarmin a mota koni na fita damuwata tafi wadda kake tunani kawai Maryam nakeson gani a kowanne hali kuma a yau ɗinnan”

Wayarsa ya ɗauka ya kira number Samuel ya ɗaga ya tambayeshi ƙarfe nawa jirgin France zai tashi yau? “Sha biyu da arba’in da biyar na Rana” ya sanar dashi ya sauke ajiyar zuciya yace “inason set ɗaya duk yanda za’ayi zanyi wani urgent research ne” dakyar ya samu jirgi shima kujerar wani ne da wani issue me muhimmanci ya taso masa ya fasa tafiya tunda suka shiga jirgin yake raba idanu can ya hangeta kwance jikin wani Bature tana shafa kirjinsa haka kawai yaji zuciyarsa tana ɗaukar ɗumi yanajin wani abu na fusgarsa saidai bashi da ta cewa har suka isa baiga sanda ta tashi a jikin wannan mutumin ba koda sukazo fita ma tana lafe kanta a kafaɗarsa jikin wata mota suka tsaya ta shiga ciki suna dagawa juna hannu drivern yaja suka bar airport ɗin yabi motar a baya har Novetel hotel suka shiga shima ya shiga sukayi parking drivern ya ɗauki jakar ya haura sama tana biye dashi a baya.

Tun a jirgin ta lura dashi yanzun ma tasan yana biye da ita bata kulashi bane don bai mata magana ba ɗakin ta ta shiga tana shiga ta fara zame kayanta ta faɗa gadon tanajin gajiya na sauko mata ga feeling da Jayson ya sanya mata.

Wayarta ce ta fara ruri ta ɗauko wayar ta kara a kunnenta tace “Daddy” “Kina lafiya Daughter ya aikin?” “Am very fine Dad na sauka a France saidai banjin daɗin garin fah” dariya yayi yace “Babu me miki susa ko?” Murmushi tayi tace “Dad bazan iya rayuwa babu namiji ba ina son ko yaushe na samu me sosamin”

Dariya sosai Dad yayi yace “Baby to ko nayi miki hayar wani guy ɗin na turoshi banason ki dawo fah ke nakeso ki wakilceni wannan taron”

“Okay da….” Knowking na door ɗin da aka fara ne ya sanyata cire wayar tana cewa “Waye?” Baayi magana ba hakan ne yasata cewa “Am coming Dad” kit ta kashe wayar ta tashi daga ita sai Bra da wando iya cinya ta buɗe ƙofar tsayawa tayi ta kafeshi da ido takowa ya farayi zuwa cikin ɗakin ta matsa masa daga ƙofar ya shigo ya mayar ya rufe ya sake saita Sexy eyes ɗinsa a kanta yace “Maryam Jamal Shuwa…” Da sauri cikin tsananin mamaki take dubanshi, yayi murmushi tare da takawa ya zauna saman stool na mirror yace “Kinyi mamakin yanda akayi na san sunanki ko? Haka nake da naci akan duk abinda na sa a raina. Kin bawa zuciyata aiki tun bayan rabuwarmu nake aiki na fili dana zuci akanki meye yasa kike ɓoye kanki?”

_Paid book nrml group 300 VIP 600 special 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence of payment for this number 09013718241_

  • OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU….*
  • (Amotional sexual romance and bad destiny)_
  • Free dage 2_
  • Oum Hairan_

Zama yayi gefen gadon tare da ɗaukar wayarta ta sanya Bluetooth ta mirgina gadon tace “Mom yau Dad ya rigaki kirana” murmushi tayi tace “Ni yanayin yana wahalar dani zaman 4 months ɗinnan zan wahala Mom mazan turawa basa da kwarjini a wajena serious” numfashi Mom ta sauke tace “Kina tare da Alh Jafar ne?” Girgiza kai tayi take annurin fuskarta ya ɗauke tace “Me zaimin me zanyi masa da zai zama dole sai mun kasance tare?” Shiru Mom tayi can ta numfasa tace “Ya turomin 5 millions kawai don yanason ki bashi dama kuyi rayuwa Rafi’ah ki kira shi ki bashi location naki zaizo inma baizo ba zai sa azo a daukeki nasanshi sosai yanada manyan kayan aiki zakiji daɗin harka dashi zakuma kice na faɗa miki…”

Mtsss taja tsaki tare da gimtse wayarta tayi miƙa tare da dirowa a gadon ta fara ɓalle bra ɗinta ta ajiye ta zare wandonta kwata² ta manta da anyi ajiyar Yusif a wajen ɗagowar da zatayi kawai taga ya zubanta idanu tayi saurin wawuro mayafinta zata rufe jikinta tana cewa “Sorry na manta kananan”…..

Mikewa yayi ya nufota ya riƙo kugunta tare da sunkuyar da kansa daidai dokin wuyanta ya ɗora mata kiss me zafi cikin wata irin husky voice ɗinsa yace “Kina sani kawai kinason jiƙamin aiki ne kinji ta fah.…” Hannunta ya ɗauka ya ɗora saman wandonsa ta lumshe idanunta tare da jan zip ɗin tayi ƙasa dashi ta zura hannunta tana shafawa ta cikin boxes ɗinsa kaurin abar yafi komai ɗaukar hankalinta ƙarfi ne da ita daren da sukayi tare ta tabbatar shiɗin na musamman ne irin namijin data daɗe bataji ba.

Batada ra’ayin ta kwanta da namiji ta kuma kwanciya dashi amma shi taji zata iya ƙarar da rayuwarta tana bashi yanaci dage tayi ta cafko bakinsa suka fara tsotsar bakin juna ya sanya hannu ya cafki nononta ta ajiye zuciya.

Tare da ƙanƙameshi ya cafke ta sukayi baya suka zube a gadon ta ɓalle bootle na rigarsa tana wasa da gashin ƙirjinsa tare da kaɗa yatsanta kan nipples ɗinsa tasa bakinta ta cafki kan nonon yaja numfashi me ƙarfi “Ashhhhhhhh….” Ya faɗa yana ƙara danna mata nonon bakinta ita kuma ta dage da shansa tana zuƙarsa tare da mulmulashi a bakinta tana zagaye jikinsa da hannunta tana wasa da duk wata gaɓa da tasan zai karɓa a jikinsa musamman Twins ɗinsa zuwa penis ɗinsa tana gwamutsa twins ɗinnan a hannunta tana haɗa musu jini da ruwan cikinsu duk wata jijiya da tasan zata kai masa saƙo saida ta jangwalota and end ta kamo doguwar albarkar wandon nasa ta fara lasa tana goga harshenta a ɓular kaciyarsa tana wani irin hura masa iska gabaɗaya Captain Yusuf ya rikice tunda yake baitaba riskar kansa a daɗi saman wannan ba tabbas Maryam wata baiwa ce da Allah ya aiko don ya samu nutsuwa da ita tasan kan ɗa namiji zata iya tafiyar da rayuwarsa amma me ake da wasu matan su kawai burin su namiji ya hausu yayi musu ciki su haihu basu da damuwar ya samu gamsuwa yaji daɗi ko su sunji indai ya buɗe ramin tsuliyarsu ya antaya musu bura to su buƙatarsu ta biya babu ruwansu da ta shiga daidai ko a karkace ta shiga sudai kawai suji an shige su

Yau gashi ya shiga hannun gwana duk yanda yakai da son yaci ta taƙi yarda sai zillewa takeyi tana ƙara jagwalgwalashi burarsa na ƙara kumbura tana tara ruwa sai wani zillo takeyi kamar zataci babu, sake zame wa tayi ta sanyata a bakinta tana tsotsarta kamar alewa tana shafo yan biyun tare da jijjigata .

Duk wani hayyaci na jikin Yusuf saida ta ƙarar dashi ya fara kiciniyar kwacewa saboda daɗin ya fara neman zautashi bata bashi wannan damar ba saima juya masa duwawunta tayi da tayi saitin bakinsa yayi masa yasa hannu biyu ya dafesu ya ɗagota sosai ya saita Gindinta da bakinsa ya laso gabanta “Ahhhhhh….” Ta bashi wani sauti tare da sake saita masa yaci gaba da lasa yana mulmula saman belinta da yatsansa dayan hannun kuma yana mulmula manyan bombom ɗinta masu kama da balombalom harshensa ya tura cikin gabanta ta saki ƙara tare da cewa “Ohhhh daɗi wayyoh Allah….” Tana maganar jikinta yana ɗaukar rawa. Dama haka yakeso kamar yanda ta bashi a jikinsa shima yanzu zai bata a jikinta, shan kunu yakewa pupsy ɗinta yana tsotse ruwanta wani yana tsattsafowa hannunsa yakai ya kama lumtsuma lumtsuman nonuwanta yana shan Gindinta yana murza nononta jin numfashinta yana barazanar ɗaukewa yasata cafkar ƙasan gwiwarsa ya kuwa saketa da sauri ta mirgina ta dannan masa nononta a bakinsa ta haye samansa ta kama eroctic ɗin ta fara gogawa a pupsy ɗinta suna sakin ajiyar zuciya tare sanda ya fahimci ta shagala sannan ya shammaceta ya danna ta ta saki ƙara tana shirin zame wa jin abarsa takeyi har cikin mahaifarta badon ta juya mahaifarta ba tabbas da wannan guy ɗin zai iya jiƙa mata aiki amma da gaske duniyar ta sanya a gaba bata tunanin komai.

Da kansa yake sama da ƙasa da ita yana pompim nata cin juna sukeyi kamar bazasu daina ba sunyi kusan 30 minutes a haka kafin daga bisani ya ɗagota ya direta ƙasa ta zuba masa goho yaci gaba da zuba mata aiki.

A hakan ma sun daɗe kafin ta samu yayi relese ta janye tare da zubewa a gado tana sauke ajiyar zuciya ranta yana ƙunci zuciyarta tana jagulewa basan sanda hawaye ya fara zubo mata ba ta tashi da nufin shiga bathroom ya riƙo hannunta ta lumshe idanunta hawayen nata yana ƙara yawaita tace “Idan zuciyata tana cikin wannan yanayin bancika son yawan magana ba Yusuf ka adana kalamanka sannan don Allah ka daina bibiyata da bincike a kaina ka barmin sirrina a rufe ka fita daga cikin gurbatacciyar rayuwata idan kai ka kasance jinin managarta kayi rayuwarka me kyau ka barni da tawa rayuwar hakan shine yafi dacewa dani”

Sakin hannunta yayi cikin matuƙar sanyin jiki kalamanta sun sanyayashi sosai zama yayi ya dafe kuncinsa yana jiran fitowar ta yaji saƙo ya shigo wayarta.

Ji yayi ya kwadaitu da son ganin saƙon shine yasa shi ɗaukar wayar ya danna ga mamaki sai yaga babu security Second Dad yagani yana yawo a sensor ɗin buɗe sakon yayi yaga anyi rubutu kamar haka _“Mamanah nasa miki Dala dari biyu a acct ɗinki kiyi amfani dasu wajen kula da kanki don Allah karki gurɓata tsokar da aka samar da ita daga ruwan jikina da Haram inajin ciwon yanda akayi kika zama haka saidai bantaɓa jin da second ɗaya na tsaneki ba, inasonki Rafi’ah kiyi rayuwa me inganci cikin arziƙin mahaifinki sannan ki fita daga hotel akwai gidana a bayan hotel ɗin da kike zan aiko a daukeki a mayar dake can Mahaifinki na gaskiya HonAbdul’Azeez”_

{getButton} $icon={download} $text={DOWNLOAD NOW}

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button